Bakonmu A Yau
Tattaunawa da Dr Jafar Lawal kan gazawar shugabannin Afrika a Congo
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:36
- More information
Informações:
Synopsis
Yayinda shugabannin ƙasashen Afrika ke kammala taronsu akan yadda za su tinƙari rikicin ƴantawayen ƙungiyar M23 a Congo, rahotanni sun bayyana nasarar da mayaƙan suka samu na sake kama Bukavu bayan birnin Goma mafi girma a lardin na Kivu. Ganin irin nasarorin da suke samu kan dakarun ƙasar ta Congo dama gazawar shugabannin Afrika wajen daƙile matsalar, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Dr Jafar Lawal, masani akan harkokin siyasar Afrika ta gabas, kuma ga yadda tattaunawarsu ta gudana.Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakkiyar hirar....