Bakonmu A Yau
Mahamadou Bagadoma kan matsalolin da ƙasashen yankin Tafkin Chadi ke fuskanta
- Author: Vários
- Narrator: Vários
- Publisher: Podcast
- Duration: 0:03:17
- More information
Informações:
Synopsis
Gwamnan jihar Diffa a Jamhuriyar Nijar Brig. Gen. Mahamadou Ibrahim Bagadoma ya ce dole sai ƙasashen Najeriya da Nijar da Kamaru da Chadi sun haɗe kansu idan har suna son kawo ƙarshen matsalar tsaro a yankin tafkin Chadi A tattaunawarsa da wakilin sashen Hausa na RFI Ahmed Abba a yayin taron gwamnonin tafkin Chadi da ke gudana a Najeriya ya ce ko kasashen na cikin ƙungiyar ECOWAS ko ba sa cikinta to ya kamata su haɗe kansu domin yaki da matsalar tsaro.